Kananan Labarai

Kananan Labarai

Yajin aikin Kaduna: Al’amura sun yi tsaya cik a Zariya

Al’amura sun tsaya cik a garin Zariya sakamakon yajin aikin da Kungiyar Kwadago ta Kasa, NLC, ke yi a fadin Jihar Kaduna. Wakilin Aminiya wanda ya zag

Zo ka kama ni idan ka isa —Wabba ga El-Rufai

Zanga-zangar da Shugaban NLC ya jagoranta ta yi arba da Gwamnan Kaduna.

Yajin aiki: Gwamnonin APC sun nemi El-Rufai ya sasanta da NLC

Kungiyar ta bukaci El-Rufai da kungiyar su zauna a teburin shawara.

ASUU ta shiga yajin aikin NLC a Kaduna

NLC ta ce duk wanda bai shiga yajin aiki ba, ya yi ta kansa idan gwamnati ta taso shi gaba.

Hisbah ta kama mutum 6 da kwalaben giya 500 a Jigawa

Akwai mata a cikin mutanen da ’yan Hisbah suka ritsa da dare a wata mashaya.