Kananan Labarai

Kananan Labarai

Kano: An bude makarantun da aka rufe saboda matsalar tsaro

Makarantun kwana za su koma ranar 16 ga Mayu, 2021.

Yajin aikin Kaduna: Jami’an tsaro sun bude Sakatariyar Gwamnati

Jami’an tsaro sun balla kwadon da NLC ta sanya da nufin tababtar da yajin aiki.

Budurwa ta fada rijiya a Kano

An mika gawarta ga mahaifinta, bayan tabbatar da rasuwarta a asibiti.

‘Cin kashin da ake wa ’yan Arewa a Kudu ya isa haka’

Kungiyar ta shawarci Gwamnatin Tarayya da johohi su su shawo kan matsalar tsaro.

Limami ya kubuta daga hannun ’yan bindiga

Ya tsere a yayinda masu garkuwa da shi ke neman kudin fansa N30m.