Kananan Labarai

Kananan Labarai

Eid-al-Fitr: Buhari ya soke gaisuwar Sallah

Buhari zai gudanar da sallar idi tare da iyalansa a cikin Fadar Shugaban Kasa da ke Abuja.

Hatsarin jirgin ruwa ya yi ajalin mutum 30 a Neja

Mutum bakwai ne har yanzu ba a gani ba yayin da tuni an ceto kimanin mutum 65.

’Yan daban daji sun kashe mutum 11 a Katsina

Mutane ukun da suka jikkata na kwance a babban Asibitin Dutsin-Ma inda suke samun kulawa.

Cutar Kwalara ta kashe mutum 15 a Kano

Wasu 40 yanzu haka na karbar kulawa a Asibiti sakamakon barkewar cutar Kwalara a Jihar Kano.

Karuwanci: An ceto ’yan mata 22 da aka killace a otal a Ogun

An kawo ’yan matan ne daga jihar Akwa Ibom domin yin sana’ar ta karuwanci a cikin otal din.