Kananan Labarai

Kananan Labarai

An kama barawon da ya sace wayar salula 273 a Katsina

An kama shi bayan ya wace wayoyin da kudinsu ya kai Naira miliyan 15.

Buhari na jagorantar taro kan sha’anin tsaro a Fadar Shugaban Kasa

Taron dai na zuwa ne a daidai lokacin da Najeriya ke fuskantar kalubalen tsaro a kusan kowanne bangare na kasar.

Boko Haram ba Musulunci ba ne —Dar Al Andalus

Musulunci ya yi hannun riga da Boko Haram, amma ’yan ta’addar na yaudarar mutane da sunansa

Tallafin COVID-19: Majalisa ta kalubalanci Minista kan yadda ta kashe N32.4bn

Ministar dai ta bayyana ne gaban kwamitin domin yi masa bayani kan yadda ta kashe kudaden wadanda aka warewa ma’aikatarta.

Kaso 70 na matasan Najeriya ne ba su da aikin yi – NOA

Hakika, babu tantama wadannan sune shekarun da suka fi tasiri da amfani a rayuwar dan Adam