Kananan Labarai

Kananan Labarai

ASUU ta bukaci gwamnati ta kawo karshen matsalar tsaro

Kungiyar malaman Jami’o’i a Najeriya (ASUU), ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta ba wa makaratun da ke fadin kasar nan kariya daga hare-

Cin hanci ba zai bari Najeriya ta ci gaba ba — Ganduje

Babu yadda za a yi Najeriya ta ci gaba da irin cin hanci da rashawar da ake fama da su.

Dalibi ya tsere daga hannun ‘yan bindiga a Filato

Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wasu dalibai biyu na makarantar Calvary International Ministry, da ke karamar hukumar Barkin Ladi a Jihar Fu

Ayyana dokar ta-baci ba za ta magance matsalar tsaro ba — Masari

Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina, ya ba shawarar cewa ayyana dokar ta-baci ba za ta kawo karshen matsalolin tsaro da ake fuskanta a kasar ba

EFCC ta kama ’yan damfara 33 a Abeokuta

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arziki ta’annati a Najeriya EFCC, ta cafke wasu mutum 33 da ake zargi da damfara a shafukan intanet. Sanarwa