Kananan Labarai

Kananan Labarai

Gwamnatin Tarayya ta bai wa ma’aikata hutu ranar Litinin

Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranar Litinin, 3 ga watan Mayun 2021, a matsayin ranar hutu domin bikin zagayowar ranar ma’aikata ta duniya ta wann

Zaben 2023 ba zai tabbata ba muddin babu tsaro a Najeriya — PDP

Babbar jam’iyyar adawa a Najeriya PDP, ta ce zaben 2023 ba zai tabbata ba matukar gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ba ta kawo karshen matsalolin tsa

Buni ya je ta’aziyyar rasuwar mahaifiyar Sarkin Kano

Gwamnan Yobe, Mai Mala Buni ya yi ta’aziyya rasuwar mahaifiyar Sarkin Kano.

Yadda Boko Haram ta raba kyautar kudade a Geidam

Mayakan sun raba N20,000 ga mazaunan garin a matsayin kyautar watan Ramadan

An tsare Usman Bugaje saboda sukar Gwamnatin Buhari

Jami’an tsaro sun tsare tsohon Sakataren rusasshiyar jam’iyyar AC, Dokta Usman Bugaje, saboda sukar kamun ludayin Gwamnatin Buhari kan sha’anin tsaro