Kananan Labarai

Kananan Labarai

Rashin fada wa gwamnati gaskiya ne ya jefa Najeriya cikin rikici — Osinbajo

Manyan kasar nan ba sa fitowa su fada wa gwamnati gaskiya da ba ta shawara.

’Yan bindiga sun kashe miji da matarsa a Benuwai

Wasu ’yan bindiga sun kashe wani miji da matarsa a yankin Mbabai da ke Karamar Hukumar Guma ta Jihar Benuwai. Wakilinmu ya ruwaito cewa, maharan sun k

Mutum biyu sun shiga hannu da hodar iblis ta naira miliyan 264 a Abuja

Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya NDLEA, ta samu nasarar cafke wasu mutum biyu dauke da hodar iblis mai nauyin fiye da kilo d

Matasa sun kona ofishin ’yan sanda a Sakkwato

Matasa sun fusata kan lallai sai an sako musu wasu mutum biyu da ake zargi da garkuwa da mutane.

An sako daliban jami’ar da aka sace a Makurdi

Babu wani bayani ba game da fansar naira miliyan 21 da aka yi zargin cewa ’yan bindigar sun nema.