Kananan Labarai

Kananan Labarai

Mutanen Geidam da suka yi gudun hijira sun samu tallafi a Gashua

Wata kungiyar ci gaban Matasa a Jihar Yobe mai suna Yobe Youth Initiative and Community Development (YOYICOD), ta taimakawa al’ummar garin Geidam da s

Dan Majalisa ya raba wa al’ummar mazabarsa Naira miliyan 50 a Suleja

Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Suleja, Tafa da Gurara, Honarabul Lado Suleja, ya raba wa al’ummar mazabarsa tallafin kudi har kimanin nair

An harbe sojoji biyu a Ebonyi

Wasu ’yan bindiga sun kashe sojoji biyu a wani shingen binciken ababen hawa da dakarun tsaro suka kafa a Karamar Hukumar Afikpo ta Arewa da ke jihar E

An cafke masu yi wa ’yan bindiga leken asiri a Neja

Mutanen da aka kama sun hada da wani likita da manoma da wasu matasa.

Dubun matar da ke kokarin tsallakewa da jariran sata zuwa Amurka ta cika

Asirinta ya tonu ne lokacin da ta je ofishin jakadancin Amurka dake Abuja da nufin samun takardun tsallakewa da su.