Kananan Labarai

Kananan Labarai

Buhari zai gana da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

A gobe Talata ake sa ran Shugaba Muhammadu Buhari zai yi wata ganawa ta musamman da Sakataren Harkokin Wajen Amurka, Antony Blinken. Kamfanin Dillanci

’Yan bindiga sun kashe DPO da jami’ansa takwas a Kebbi

Rahotanni daga Jihar Kebbi da ke Arewa maso Yammacin Najeriya sun tabbatar da cewa ’yan bindiga sun kashe wani DPO da jami’ansa yayin da kai dauki wan

KASU: Limamai sun roki El-Rufai ya janye karin kudin makaranta

Malaman sun ce matsin rayuwar da iyayen dalibai suke ciki a yanzu ya wuci a yi musu karin kudi

Mataimakin shugaban Karamar Hukuma ya mutu a Kano

Kafin rasuwarsa, shi ne Mataimakin shugaban Karamar Hukumar Ungogo.

JAMB ta yi wa mutum 300,000 rijistar jarrabawar UTME a bana

Hukumar ta ce adadin wadanda suka sayi lambobin yin rijistar UTME sun kai 344,115, masu DE kuma sun kai 10,848.