Kananan Labarai

Kananan Labarai

Gwamnatin Zamfara ta rufe Kasuwar Dansadau

An rufe kasuwanni hudu a Zamfara bayan hare-haren ’yan bindiga

Yadda balla gidajen yari ke barazana ga tsaro

Majalisa ta bukaci a gaggauta tura jami’ai masu dauke da makamai zuwa gidajen yari.

Muna tare da Pantami 100% —Buhari

Fadar Shugaban Kasa ta ce yadda lokaci ke canzawa, haka fahimtar mutane kan al’amura suke sauyawa

Mai juna biyu ta banka wa gidan saurayinta wuta a Binuwai

Mazauna yankin sun ce tun da farko dai sai da matar ta tattara dukkan komatsanta kafin daga bisani ta banka wutar.

‘Nagartaccen shugaba Najeriya ke bukata’

Ya kara da cewa sun zabi Gwamnan ne duba da kwarewarsa a tsarin mulki tun daga kasancewarsa Sanata zuwa Minista zuwa Gwamna.