Kananan Labarai

Kananan Labarai

Har yanzu ba mu san adadin daliban da aka sace a Jami’ar Greenfield ba – Gwamnatin Kaduna

Sai dai ta ce ta tabbatar da kisan ma’aikacin jami’ar guda daya yayin da ’yan bindiga suka kai hari Jami’ar da daren ranar Talata.

Jami’in soja ya yi batan dabo bayan harin ’yan bindiga kan sansanin sojoji a Neja

Aminiya ta gano cewa ’yan bindigar sun kaiwa sojojin farmaki ne a sansaninsu inda suka kwashe kimanin sa’o’i biyu suna ta musayar wuta da

Masari na so a binciki musabbabin tashin gobara a Majalisar Dokokin Katsina

Gobarar dai wacce har zuwa lokacin hada wannan rahoto ba a san musabbabinta ba, ta yi mummunar barna, cikin Majalisar.

Buhari ya sake nada Jelani Aliyu a matsayin shugaban NADDC

Ko a kwanakin baya dai sai da Jelani ya jagoranci kaddamar da wata motar da aka hada a Najeriya mai aiki da hasken rana.

Danganta Pantami da ta’addanci zalunci ne —Izala

Kungiyar jama’atul izalatil bidi’a wa’ikamatussuna a jihar Gombe, ta yi Allah wadai da wasu mutane da suka danganta Ministan sadarwa na kasa Dokta Isa