Kananan Labarai

Kananan Labarai

Yadda malaman Birnin Gwari suka tsere daga hannun ’yan bindiga

Sai dai biyu daga cikinsu sun yi rashin sa’ar fadawa a hannun wasu ’yan bindiga kuuma

Kudin fansa: Masu garkuwa sun koma karbar kayan abinci

Wanda dan uwansa ya kubuta ya ce bayan kudin fansa, sai an hada da buhunan shinkafa da kayan miya

An kama mutum biyu kan zargin fashi da makami a Jigawa

A halin yanzu dai mutum biyu na kauyen Masama da ake zargi da laifin sun shiga hannu.

Gobara ta hallaka dalibai 20 a Yamai

Dalibai 20 ake fargabar sun mutu sakamakon wata gobara da ta tashi cikin wata makarantar a Yamai, babban birnin Nijar. Kawo yanzu ba a iya gano musabb

’Yan bindiga sun hallaka mutum 10 a Sakkwato

Sai da aka yi artabu da ’yan banga kafin ’yan bindigar suka kutsa cikin kauyen