Kananan Labarai

Kananan Labarai

Dalilin tsadar siminti a Najeriya — Dangote

Farashin siminti a Najeriya ya fi na kasar Ghana da Zambia rahusa.

Ramadan: Mu koma mu tare a Fadar Allah — Atiku

Mu ribaci wannan lokaci wajen kai wa Allah koken matsalolin da suka addabi kasar nan.

Gwamnati za ta aurar da karuwai a Bauchi

Za a aurar da su ga duk wacce ta samu wanda ya nuna sha’awar aurenta da gaske.

Yarinyar da aka yanke wa al’aura ta warke

Ana zargin matsafa ne suka yaudare ta zuwa cikin wani kango suka yanke mata al’aura.

’Yan bindiga sun kai hari ofishin ’yan sanda a Kuros Riba, sun kwashe bindigu

Sakamakon harin dai, maharan sun yi awon gaba da bindigu kirar AK-47 daga hannun ’yan sandan dake kan aiki a lokacin.