Kananan Labarai

Kananan Labarai

A dakata da shiga I’tikafi a Azumin bana — Sarkin Musulmi

Majalisar Koli ta Musulunci a Najeriya, NSCIA karkashin jagorancin Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Abubakar Sa’ad III, ta nemi a dakatar da masu sh

Gwamnati ta kara wa’adin hutun dalibai a Kano

Gwamnatin Kano ta tsawaita wa’adin komawar daliban makarantun Firamare da Sakandire bayan hutun karshen zangon karatu na farko da suka tafi makonni bi

An bai wa Zulum lambar yabo a Jami’ar Ibadan

Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya lashe kyautar lambar yabo ta tsofaffin daliban Jami’ar Ibadan da ke Kudancin Najeriya. Gwamna Zulum ya sa

Harin da ake kai wa ’yan Arewa a Kudu ya isa haka – Sanata Babba Kaita

Sanatan ya ce babban laifin da yanzu mutum zai aikata a Najeriya shine ya kasance dan Arewa.

Mahara sun kashe masu hakar ma’adinai 8 a Filato

Mahara sun kashe mutum takwas a wurin hakar ma’adinai a Kuru, Jihar Filato.