Kananan Labarai

Kananan Labarai

Matsorata ne suka kai hari Shelkwatar ‘Yan sanda a Imo — Osinbajo

Osinbajo ya ce gwamnati za ta taimaka jami’an tsaro wajen farautar wanda suka kai harin.

Ganduje ya zaftare albashin masu rike da mukaman siyasa a Kano

Gwamna Abdullahi Umar Ganduje, ya zaftare kashi hamsin daga cikin dari na albashin masu rike da mukaman siyasa a Jihar Kano. Kwamishinan Yada Labarai

Gobarar kasuwar Katsina: Ganduje ya ba da kyautar miliyan 20

Ganduje da Kwamitin ‘yan kasuwar Kano sun kai ziyara tare da ba da tallafin miliyan 20.

’Yan bindiga sun kashe mutum 8 sun sace 28 a Kaduna

’Yan sanda sun ce yanzu ’yan bindiga koma kai hari a hanyar Kachia zuwa Kaduna

Daliban Kaduna: Har yanzu iyayen daliban ba su gana da su ba

Iyayen daliban sun koka kan rashin ba su damar ganawa da daliban da suka kubuta