Kananan Labarai

Kananan Labarai

Dalibai biyar na Kwalejin Harkokin Noma ta Kaduna sun kubuta

Wasu dalibai biyar daga cikin 39 da aka yi garkuwa da su a Kwalejin Gandun Daji ta Tarayya da ke Jihar Kaduna sun kubuta. Rundunar sojin Najeriya ce t

’Yan sanda sun ceto matashiyar da aka yi garkuwa da ita

An cafke mutum daya da ake zargin na da hannu wajen garkuwa da ita

‘Za mu fasa shagunan ’yan kasuwar da ke boye kayan masarufi a Kano’

Hukumar kabar korafi ta Jihar Kano ta ce za ta rabar da kayan duk masu boye kayan abinci don kuntata wa jama’a

Ma’aikatan shari’a za su tsunduma yajin aiki

Kungiyar ta umarci dukkanin mambobinta da su kulle ma’aikatu da kotuna a fadin Najeriya.

Gobara ta kashe yara 2 a Suleja

Rahotanni sun kuma nuna cewa mahaifin yaran, Alhaji Alhassan Jibrin Yanji shima ya sami raunuka a kokarinsa na ceto su.