Kananan Labarai

Kananan Labarai

An kwaso karin ‘yan Najeriya 418 da suka makale a Saudiyya

Karin wasu ‘yan Najeriya 418 da suka makale a kasar Saudiyya sun sauka a birnin Abuja. Hukumar NIDCOM mai kula da ‘yan Najeriya mazauna ke

An yi jana’izar Kakar tsohon Shugaban Amurka, Barack Obama

A ranar Talata, 30 ga watan Maris, aka gudanar da jana’izar Sarah Obama, kishiyar kakar tsohon shugaban Amurka, Barack Obama. Sarah wacce ta raini mah

An yi wa Buhari zanga-zanga a Landan

Wasu ’yan Najeriya mazauna kasar Birtaniya, sun yi wa Shugaba Muhammadu Buhari zanga-zanga a ranar Laraba inda suka nemi ya koma kasarsa. A safiyar Ta

Tafiya Landan: Abin da ya hana Buhari mika wa Osinbajo mulki

Mai magana da yawun Shugaban Kasa, Mallam Garba Shehu, ya bayyana dalilin da Shugaba Muhammadu Buhari bai mika wa mataimakinsa ragamar jagorancin kasa

Yajin aiki: Gwamnati za ta tattauna da likitoci

Gwamantin Tarayya na shirin hawa taburin tattaunawa da likitoci a ranar Laraba, yayin da kungiyar likotici ta NARD ke shirin fara yajin aiki a ranar A