Za a gwangwaje malamai da kyautar motoci
Gwamnatin za ta karrama malaman ne don ba su kwarin guiwa game da gudunmawarsu ga ilimi a jihar.
Kananan Labarai
Gwamnatin za ta karrama malaman ne don ba su kwarin guiwa game da gudunmawarsu ga ilimi a jihar.
An yi dauki ba dadi tsakanin sojoji da ’yan bindigar a wata kasuwa
Faransa ta ce za ta hada kai da Najeriya wajen yakar masu fashin gabar tekun Guinea.
Hukumar Hisbah a Jihar Kano ta kama wasu dalibai maza da mata su 42 cikin daki daya a Unguwar Dambare daura da Jami’ar Bayero. Danbare unguwa ce da ya
‘Yan bindigar na neman N200m kudin fansar mutane hudun.