Kananan Labarai

Kananan Labarai

An ba wa mata 3,400 jarin N20,000 a Edo

Gwamantin Tarayya ta gwangaje matan karkara 3,400 da jarin N20,000 a jihar Edo.

An yake wa matashi hukuncin share kotu na mako 2

An zargi matashin da tserewa da wayar da aka ba shi aro.

Zulum zai tura dalibai kasar waje domin karatun aikin likita

A shirye-shiryen bude Asibitin Koyarwar Jami’ar Jihar Borno

An kwace mota 10 ta gurbatacciyar taba a Kano

Hukumar Kare Hakkin Masu yin Siyayyan Kaya a Jihar Kano (KSCPC) ta kwace motoci 10 na taba sigari da wa’adinta ya kare. Mukaddashin Manajan-Daraktan K

Yadda aka cafke barayin karfen titin jirgin kasa a Neja

An ritsa su sun makare manyan motocin uku da karfunan titin jirgin kasa