Kananan Labarai

Kananan Labarai

’Yan bindiga sun kashe ’yan sanda 2 a Sakkwato

Rundunar ‘yan sandan Jihar Sakkwato ta tabbatar da kisan wasu ‘yan sanda biyu da ‘yan bindiga suka yi a kauyen Bargaja.

Kwana 1 bayan gobarar kasuwa, wata ta sake tashi a Jami’ar Katsina

Gobarar ta tashi sakamakon haduwar wutar lantarki da aka samu a na’urar sanyaya wuri.

Kotu ta bayar da belin Bashir Dandago

Wakar cike take da cin zarafi da ashariya da tsinuwa ga dukkanin malaman Jihar Kano

Bayan kai masa hari, Gwamna Ortom ya yi ganawar sirri Buhari

A ranar Talata Gwamna Samuel Ortom na Jihar Binuwe, ya yi wata ganawar sirri da Shugaban Kasa Muhammadu Buhari a fadarsa ta da ke Abuja. Ganawar na zu

Mayakan Boko Haram sun kashe mutum uku a Kamaru

Wasu ’yan bindiga da ake zargi mayakan Boko Haram ne sun kai hari wani kauye da ke yankin Arewa mai nisa a Kasar Kamaru. Harin kamar yadda Gidan Rediy