Yara 26.5m na fama da rashin ruwa a Najeriya —UNICEF
Yara 26.5m ne ke fama da matsalar rashin ruwa a Najeriya, inji UNICEF
Kananan Labarai
Yara 26.5m ne ke fama da matsalar rashin ruwa a Najeriya, inji UNICEF
Matashin ya gamu da ajalinsa yayin da yaje wanka a rafi, a ranar Lahadi.
Gamayyar Matasan Arewa sun nemi Gwamnan Binuwai ya kawo hujjar zargin da ya yi cewa Fulani sun kai masa hari.
Suna zargin kamfanonin da aikata barna al’ummomi masu arzikin mai.
Ana zargin wutar ta samo asali ne daga wani shagon sayar da danyen kifi.