Kananan Labarai

Kananan Labarai

A wata uku yara miliyan 3 sun daina zuwa makaranta

Minista a Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya, Emeka Nwajiuba, ya ce yara miliyan 10 ne ke gararamba ba sa zuwa makaranta a Najeriya. Ministan ya ce hakan na

Rikicin Hijabi: Gwamnatin Kwara ta umarci malamai su koma aji

Za a hukunta duk wanda ya yi wa umarnin kunnen kashi.

Zamfara: ’Yan bindiga sun yi wa mutane luguden wuta a kasuwa

Sun je kasuwar neman a sako ‘shanunsu da aka sace’.

’Yan sanda sun kashe ’yan bindiga suna shirin kai hari a Kaduna

An kwace bindigogi takwas da harsasai kusan 1,700 a hannun ’yan ta’addar.

An kashe dan sanda an sace mutane a Kaduna

Mahara sun bindige hafsan dan sanda suka yi garkuwa da mutane a unguwar Babbar Saura.