Kananan Labarai

Kananan Labarai

An dawo da ‘yan Najeriya 160 da suka makale a Libya

Ma’aikatar Harkokin Waje ta sanar da dawowar wasu ‘yan Najeriya 160 da suka makale a Tripoli, babban birnin Libya. Bolaji Akinremi, Daraktan ofishin j

Zazzafar muhawara ta barke a Majalisa kan wani sabon kudiri

An yi muhawara mai zafin gaske a tsakanin Sanatoci kan kudirin neman kafa Hukumar Kula da Ayyukan Dakarun Soji yayin zaman Majalisar Dattawa da ya gud

An dage auren amaryar da ta bata gab da bikinta

An dage bikin bayan a tsinci amaryar a kan titi ba ta iya magana.

Mutum 3 sun mutu a hatsarin mota a Bauchi

Hukumar Kiyaye Hadurra ta Kasa FRSC shiyyar Bauchi, ta tabbatar da mutuwar wasu mutu wanda motarsu ta fada wani kogi a hanyar Bara zuwa Gombe. Aminiya

An yi wa sojojin da Boko Haram ta kora a Marte afuwa

Da farko an kwace kakin sojojin bayan Boko Haram ta kai hare-hare a sansaninsu