An harbe masu satar mutane biyu a garin Abuja
Jami’an ’yan sanda sun samu nasarar harbe wasu masu garkuwa da mutane biyu a Unguwar Hausawa da ke yankin Naharati a Karamar Hukumar Abaji ta birnin A
Kananan Labarai
Jami’an ’yan sanda sun samu nasarar harbe wasu masu garkuwa da mutane biyu a Unguwar Hausawa da ke yankin Naharati a Karamar Hukumar Abaji ta birnin A
Wani mazaunin unguwar ya ce ‘yan bindigar na hankoron kai harin ne wani gida kafin jami’an tsaron su ci karfinsu.
Hakan ya biyo bayan rashin ganin jinjirin sabon watan a ranar Asabar, wacce ita ce 29 ga watan Rajab.
“Ya zama wajibi a fito da managartan hanyoyi domin tsaurara matakan tsaro a kan iyakokinmu.”
Kungiyar ta yi musu kwanto a mahaifar Mai Ba Da Shawara Kan Tsaron Kasa