Kananan Labarai

Kananan Labarai

Sojoji sun bindige ’yan bindiga a Kaduna

Sojoji sun yi wasu ’yan bindiga kwanton bauna inda suka kashe biyu daga cikinsu a Jihar Kaduna. Sojojin Operation Thunder Strike sun kashe ’yan bindig

Yadda WhatsApp ya kwace mu daga ’yan bindiga —Daliban Kaduna

Ba don jami’an tsaro sun kawo dauki ba, da watakila ‘yan bindigar sun tafi da kowa.

’Yan bindiga sun harbe mutum 1, sun sace 6 a Neja

’Yan bindiga sun karya tattalin arziki tare da jefa al’umma cikin halin tasku

Shekara 5 bayan rabuwarsu, ta dawo gidan tsohon mijinta ta casa amaryarsa

Ana zargin matar ne da dukan amaryar tsohon mijin nata shekaru biyar bayan rabuwarta da shi.

Yadda muka dakile yunkurin sace dalibai a makarantar ’yan Turkiyya a Kaduna – Sojoji

“Gamayyar dakarunmu yanzu haka suna nan sun yi wa dazukan da maharan suka gudu da daliban kofar rago.”