Kananan Labarai

Kananan Labarai

An gurfanar da wata mata a gaban Kuliya kan cin zarafin makwabciyarta

Wata Kotun Majistare da ke zamanta a yankin Ejigbo na Jihar Legas, ta bayar da belin wata mata mai shekara 29 kan kudi N300,000 bayan an gurfanar da i

Buhari ya bayyana manyan ayyuka 3 da ya kaddamar a ranar Talata

Shugaba Muhammadu Buhayi ya sanar da cewa gwamnatinsa ta kaddamar da wasu manyan ayyuka uku da za ta aiwatar. A wani sako da Shugaban kasar ya wallafa

Ganduje ya roki Gwamnatin Tarayya ta sake bude filin jirgin saman Kano

Gwamnan Jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje, ya roki Gwamnatin Tarayya da ta sake bude reshen filin jirgin saman kasa-da-kasa na Malam Aminu Kano bayan

Gwamnatin Kano ta ware asibitoci 509 domin rigakafin COVID-19

Rukunin farko na rigakafin guda 200,000 sun isa Jihar

Garkuwa: ’Yar uwar Ministar Buhari ta kubuta bayan biyan kudin fansa

Dapit Karen, ’yar uwar Ministar Harkokin Mata Pauline Tallen, wacce aka sace a ranar Litinin ta kubuta daga hannun masu garkuwa da ita. Wata majiya ta