Kananan Labarai

Kananan Labarai

Kutsen Intanet: EFCC ta kama ’yan damfara 10 a Fatakwal

Hukumar EFCC mai yaki da masu yi wa tattalin arziki ta’annati a Najeriya, ta cafke wasu mutum 10 da ake zargi da aikata laifin kutse a yanar gizo a Fa

NAFDAC ta karrama Shugaban Hukumar KAROTA a Kano

Hukumar NAFDAC mai kula da Ingancin Abinci da Magunguna a Najeriya, ta karrama mukaddashin Shugaban Hukumar Kare Hakkin Masu Sayen Kayayyaki ta Jihar

Ma’aikata na zanga-zanga kan karancin albashi a Majalisar Tarayya

Idan Majalisa ba ta fasa mayar da mafi karancin albashi hannun gwamnoni ba ta kuka da kanta, inji Shugaban NLC.

An sa dokar kayyade zancen samari da ’yan mata a Kano

Ranaku biyu a mako kuma ba za ayi hira da mace ba sai a kofar gidansu

Yadda ’yan bindiga suka yi garkuwa da masu hakar ma’adinai 100 a Zamfara

Sun bindige 10 daga ciki suka mamaye wurin hakar ma’adinai, inji Sarkin Anka