Kananan Labarai

Kananan Labarai

’Yan bindiga sun kashe mutum uku a Kaduna

Da Yammacin ranar Talata ne wasu ’yan bindiga suka kai sabon hari kauyen Ganji da ke Karamar Hukumar Igabi ta Jihar Kaduna, inda suka kashe mutum uku

An yanke wa ’yan Najeriya biyu hukuncin kisa a kasar Ghana

Wata Kotu a kasar Ghana ta yanke wa wasu ’yan Najeriya biyu hukuncin kisa bayan samunsu da laifin garkuwa da kashe wasu ’yan mata hudu a kasar. Samuel

An sace ’yan mata 3 ’yan gida daya a Kogi

Wasu ’yan bindiga sun far wa wani gida a yankin Eteh-Okofi da ke Karamar Hukumar Koton Karfe ta Jihar Kogi inda suka sace wasu ’yan mata uku ’yan uwan

Gobara ta yi ajalin ’yan uwan juna hudu a garin Bida

Wasu mutum hudu ’yan uwan juna sun mutu a wani ibtila’in gobara da ya auku a gidansu da ke garin Bida na Jihar Neja. Mutanen da suka riga mu gidan gas

An fara yi wa fursunoni rigakafin cutar coronavirus

Cibiyar Nazarin Kiwon Lafiya (RBC) da kuma Hukumar Kula da Gidajen Gyara Hali a kasar Rwanda, sun fara yi wa dattawan fursunoni allurar rigakafin cuta