Kananan Labarai

Kananan Labarai

Zamfara: Zan yi murabus idan za a samu zaman lafiya —Matawalle

Abin da ni da sauran ‘yan Najeriya ke so shi ne ganin an kawar da mugayen irin.

Batanci: JNI ta kaurace wa mukabala da Abduljabbar

‘AbdulJabbar bai cancanci tallatawar da aka yi masa kan wannan rashin mutunci ba’

Matawalle ya fallasa masu hannu a sace Daliban Jangebe —NEF

Ya kamata Gwamnan Zamfara ya fallasa mutanen da ke da hannu a sace dalibai 279 a Jangebe

Gobara: An kubutar da mutum 111 da N180m a Kano

Hukumar kashe gobara ta Jihar Kano ta yi nasarar kubutar da rayukan akalla mutum 111 da dukiyoyin jama’a da suka kai kimamin Naira miliyan 180.2 a ibt

An kashe dan kasuwa bayan biyan fansar N5m a Sakkwato

’Yan bindigar da suka sace wani attajirin dan kasuwa, Alhaji Rabi’u Amarawa ranar Litinin a Jihar Sakkwato, sun kashe shi bayan karbar kudin fansa na