Kananan Labarai

Kananan Labarai

An zargi miji da dukan matarsa har sai da ta ce ga garinku nan

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Legas ta fara gudanar da bincike kan wani mutum mai shekaru 42 da ake zargi da lakadawa matarsa duka har sai da ta ce

Matashi ya kashe kansa ta hanyar yanke gabansa a Kano

Sai dai binciken ’yan sanda na farko-farko ya nuna cewa marigayin na da larurar tabin hankali.

Ko sisi ba za mu biya diyya kan daliban Kagara ba —Gwamnatin Neja

“Ba ya cikin tsarinmu a gwamnatance biyan kudin fansa. Da irin wadannan kudaden suke kara sayen makamai.”

Garkuwa da dalibai: Majalisa neman a sa dokar ta-baci kan matsalar tsaro

Majalisar Dattijai ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta sanya dokar ta -baci a kan matsalar tsaro da ke addabar kasar. 

Makarantar Kagara: Gwamnatin Neja ta rufe makarantun kwana

An kashe dalibi daya an yi garkuwa da mutum 42 a Makarantar Kagara