Kananan Labarai

Kananan Labarai

An gurfanar da shi a gaban kotu kan zargin zambar kudi N1.8m

’Yan Sanda sun gurfanar da wani mutum a gaban Kotu kan zargin zambar kudi har N1.8m

’Yan bindiga sun kashe mutane 10, sun yi garkuwa da 24 a Neja

A jihar Neja, akalla mutane 10 ne ’yan bindiga suka hallaka, wasu 24 kuma aka yi garkuwa das u bayan wani hari da suka kai wasu yankunan jihar.

Yadda tsoma bakin uwar miji ya yi sanadiyyar mutuwar aure

Alkalin ya yi Allah-wadai da gaza gani da shigar uwar mijin cikin sabgogin ma’auratan.

’Yan Najeriya da suka zama zakarun gwajin-dafi a Duniya

Akwai ’yan Najeriya da dama da ke ci gaba da daga martabar kasar a duniya a sakamakon wasu madafan iko da suka rika ko kuma wata muhimmiyar rawar gani

Buhari zai gina gidaje 10,000 masu saukin kudi a Kano

Gwamnatin Kano ta ba da fili don gina gidajen a Karamar Hukumar Ungogo.