Kananan Labarai

Kananan Labarai

’Yan bindiga sun sake kashe mutum 10 a kauyen Birnin Gwari

“Mun kira jami’an tsaro amma ba su zo ba sai da gari ya waye bayan maharan sun gama cin karensu ba babbaka.”

Za a maye gurbin lambar BVN da NIN —Pantami

Lambar NIN za ta maye gurbin BVN kuma da bayanan da NIMC ta tara za a rika amfani

Dubun wasu barayin motar dan majalisa ta cika a Katsina

Matasan sun yi fashi ne a gidan dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Mazabar Kangiwa a Jihar Kebbi.

Matakin Gwamnatin Kano kan Sheikh Abdujabbar ya yi daidai —JNI

“Duk wani Musulmin gaskiya dole ne ya soki dukkan wanda yake kokarin aibata Sahabbai.”

’Yan Sintiri sun kama masu ba ’yan ta’adda bayanai a Zariya

Sun shiga hannu bayan sun kashe mutane sun kuma yi garkuwa da matan aure a Zariya.