Kananan Labarai

Kananan Labarai

Buhari na jagorantar Taron Majalisar Zartarwa na Kasa

Taron farko bayan nasa sabbin Manyan Hafsoshin tsaro.

An rufe asibiti saboda jinyar masu COVID-19 ‘mai tsanani’ a Kano

Ana zargin asibitin da kwantar da masu fama da COVID-19 mai tsanani

’Yan bindiga sun kashe mutum 3 a Kaduna

Gwamnan jihar Mallam Nasir El-Rufai ya yi alkawarin ba wa yankin Birnin Gwari tsaro.

Bata gari sun kone caji ofis sun sace makamai

Maharan sun fasa dakin ajiyar makamai a harin da suka kai da tsakar dare.

Barayi sun fasa ofishin Media Trust dake Kaduna

Barayin sun fasa ofishin, tare da sace kayan Daraktan Media Trust da ya rasu a satin da ya wuce.