Kananan Labarai

Kananan Labarai

Dan shekara 52 ya shiga hannu kan laifin kwanciya da ’yarsa

Wani mutum mai shekara 52 a duniya, ya shiga hannun rundunar ’yan sanda a Jihar Ondo kan zarginsa da laifin kwanciya da ’yarsa mai shekara 19. ’Yar mu

Rikicin aure ne matsalar da aka fi kawo wa Hisbah a Kano

Hukumar ta ce daga cikin matsalolin da ake kawo mata kara, rikicin aure ya fi yawa.

Za a rufe kasuwar Wuse da ke Abuja saboda karya dokar COVID-19

Za a rufe kasuwar da wasu manyan shaguna ranar Talata bayan kotu ta kama su da laifi.

Mutum 994 ne suka rasu a hadura a Abuja a 2020 —FRSC

Sai dai hukumar ta ce an samu ragin wanda suka mutum, idan aka kwatanta da shekarar 2019.

Najeriya za ta yi dokar hukunta masu tsangwamar mata masu Hijabi

‘Nan da karshen 2021 za a sanya wa dokar hannu’