Kananan Labarai

Kananan Labarai

Kotu ta raba auren shekaru 12 saboda saurin fushin mata

Wata kotun majistare dake zamanta a Ibadan ta raba auren shekaru 12 tsakanin wani manomi, da matarsa saboda zargin matar na da saurin fushi.

Ganduje ya bayyana dabarar magance rikicin makiyaya da manoma

Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na Jihar Kano, ya nemi a samar da wata doka da za ta haramta zirga-zigar shanu daga Arewa zuwa Kudancin Najeriya. Ganduj

An cafke ‘yan Kano masu sayar da hotunan mata na batsa

Wasu mutanen Jihar Kano sun shiga hannun rundunar ’yan sanda saboda zarginsu da aikata laifin cin zarafin mata ta hanyar lalata da yadawa a manhajar W

An kashe ’yan sanda biyu a Borno

Wasu masu tayar da zaune tsaye da ake zargi ’yan Boko Haram ne sun kai hari tare da kashe wasu mutum uku a wani shingen bincike ababen hawa da ke kan

NDLEA ta kama mace da hodar Iblis ta N30bn

Hukumar NDLEA mai hana sha da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya, ta kama hodar iblis da ta kai darajar naira biliyan biliyan 30 a filin jirgin saman