Kananan Labarai

Kananan Labarai

Matashi ya gurfana a gaban kotu saboda yankar wani da wuka

Ana zarginsa da yankar wani matashi a gefen idonsa.

COVID-19: Mutum 27 sun rasu, 56 na karbar magani a Nasarawa

Gwamnan ya shawarci mutanen jihar kan ci gaba da kiyaye matakan kariyar cutar.

PDP ta bukaci Kotun ICC ta hukunta tsoffin Hafsoshin Tsaro

Jam’iyyar na neman a binciki kudadensu da kuma zargin take hakkin dan Adam.

An yi garkuwa da mutum 50 a Neja

’Yan bindiga a kan babura sun yi awon gaba da mutum 50 a garin Bassa.

Mahara sun kashe mutum 1 sun sace wasu 6 a Neja

Maharan sun far wa garin da tsakar dare suna harbi kan mai uwa da wabi.