Kananan Labarai

Kananan Labarai

‘Yan bindiga sun harbe Direba, sun yi garkuwa da fasinjoji

‘Yan bindigar sun bude wa motar direban wuta, sannan suka yi garkuwa da wasu daga cikin fasinjojin.

Likitoci uku sun rasa rayukansu a Kano — NMA

Likitoci uku ne suka rasa rayukansu daga cikin 53 da suka harbu da cutar Coronavirus a Jihar Kano tun bayan barkewar annobar kamar yadda Shugaban Kung

Za a kwaso ‘yan Najeriya da suka makale a Saudiyya

Za a kwaso ‘yan Najeriyar da suka makale a ranar 28 da kuma 29 ga Janairun 2021.

Buhari zai sake gina Kasuwar Sakkwato da ta yi gobara

Gwamna Tambuwal ya bukaci a tallafa wa ’yan kasuwar da suka yi asara

’Yan bindiga sun hallaka mai juna biyu a hanyar Kaduna

Yan bindiga sun hallaka wata ma’aikaciyar lafiya mai juna biyu na kimanin  watanni takwas a kan babbar hanyar Birnin Gwari