Kananan Labarai

Kananan Labarai

Limaman Kirista sun yaba da wa’azin Sheikh Gumi ga Fulani

Sun bukaci gwamnati ta ba shi gudunmuwa ya zaga duk Jihohin Arewa.

Mutum 13 sun rasu a hatsarin mota a Katsina

Da dama sun jikkata, dabbobi 70 sun mutu a hanyar Kaita-Dankama

’Yan bindiga sun sace mutane da dama a kauyen Zamfara

Wasu da ake zargi masu garkuwa da mutane ne sun afka wa kauyen Nahuche na Karamar Hukumar a Jihar Zamfara, inda suka yi awon gaba da wasu mazauna gari

Sarkin Anka ya mayar da martani kan zarginsa da dakile shirin zaman lafiya

Sarkin Anka kuma Shugaban Majalisar Sarakuna na jihar Zamfara, Alhaji Attahiru Muhammad Ahmad Anka, ya musanta batun da ake alakanta shi da shi cewa y

Matawalle ya nemi Sheikh Gumi ya fadada da’awar yi wa ’yan bindiga wa’azi

Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Muhammad Matawalle ya kalubalanci malaman Jihar da su gayyato Sheik Ahmad Mahmud Gumi domin ya fadada yawon da’awarsa zuw