Gobara: Wike ya ba gwamnatin Sakkwato gudunmawar N500m
Gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike, ya ba gwamnatin Jihar Sakkwato gudunmawar Naira miliyan dari biyar domin sake gina babbar kasuwar Jihar wacce gobara
Kananan Labarai
Gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike, ya ba gwamnatin Jihar Sakkwato gudunmawar Naira miliyan dari biyar domin sake gina babbar kasuwar Jihar wacce gobara
Kwamitin da ke yaki da annobar COVID-19 a jihar Kano ya ce akalla mutane 17 ne suka rasu sakamakon cutar cikin makonni shidan da suka gabata a jihar.
Sojoji da ke karkashin rundunar tsaro ta Operation Thunder Strike a daren ranar Litinin sun hallaka wasu ’yan bindiga guda biyu a Kagarko.
Rundunar ’yan sandan Jihar Nasarawa, ta gurfanar da wani mutum mai shekaru 47 a gaban wata Kotu da ke zamanta a Karamar Hukumar Karu ta Jihar. Kotun y
Shugaban gidauniyar zaman lafiya ta musulmi da ke Jos, Alhaji Saleh Zazzaga, ya yi kira ga jama’a da su kauracewa kalaman da ka iya tayar da yam