Kananan Labarai

Kananan Labarai

Makanike ya gurfana a gaban kotu kan zargin satar wayar makwabcinsa

An gurfanar da wani makaniken mota a gaban wata Kotu da ke zamanta a yankin Karu a jihar Nasarawa kan zarginsa da satar wayar wani makwabcinsa. Rundun

Iyaye da daliban Kaduna sun koka kan rashin bude makarantu

Iyaye da dalibai a Jihar Kaduna sun nuna rashin jin dadinsu kan matakin gwamnatin jihar ta dauka na kin bude makarantu a ranar Litinin, 18 ga watan Ja

Gwamnati ta rushe gidajen masu garkuwa da mutane a Kuros Riba

Rundunar da ke kula da sha’anin tsaro ta gwamnatin Jihar Kuros Riba ta “Operation Akpakwu”, ta yi dirar mikiya kan wasu gidaje hudu da ake zargi

An kubutar da ’yan Kasar Nijar 9 daga hannun masu garkuwa a Jihar Katsina

Gwamnatin Jihar Katsina ta samu nasarar kubutar da wasu mutum 9 ’yan asalin kasar Nijar daga hannun wadanda suka yi garkuwa da su. Kwanaki tara da suk

Jonathan zai jagoranci taron Daily Trust ranar Alhamis

Tsohon Shugaban Kasar Najeriya, Goodluck Ebele Jonathan zai jagoranci taron tattaunawa na Daily Trust Dialogue na bana da za a gudanar a ranar Alhamis