Kananan Labarai

Kananan Labarai

Mutum 8 sun mutu a hatsarin mota a Oyo

Sai dai Hukumar Kiyaye Hadura reshen jihar ta ce mutane uku ne suka rasu, ba takwas ba.

An tsinci gawar manomi bayan biyan N1.65m a matsayin kudin fansarsa

An tsinci gawar wani manomi da aka sace a Ibadan babban birnin jihar Oyo, makonni biyu da sace shi

Za a bude makarantu ranar 18 ga Janairu —Gwamantin Tarayya

Rashin kiyaye matakan kariyar COVID-19 zai sa a dawo da dokar hana fita

Jami’ar ABU Zariya ta sanar da ranar komawar dalibai

Majalisar Gudanarwar Jami’ar Ahmadu Bello ta Zariya, ta sanar da ranar 25 ga watan Janairun 2021 a matsayin ranar komawar dalibai domin ci gaba da zan

Majalisar Musulmi ta yi wa Bishop Kukah tatas

Yana zaue da cibiyar Daular Usmaniyya amma ba shi da abin zagi sai Musulunci