Kananan Labarai

Kananan Labarai

Boko Haram: Mun kosa mu koma bakin daga —Sojojin da suka ji rauni

Wasu sojojin Najeriya da suka jikkata yayin gwabza yaki da mayakan Boko Haram sun sha alwashin komawa fagen daga har sai a ga bayan kungiyar. Sojojin

Sanusi ya shawarci ’yan Najeriya a kan rigakafin cutar Coronavirus

Tsohon Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya kirayi al’ummar Najeriya da su karbi allurar rigakafin cutar Coronavirus da zarar an tanade ta a kasar. Sa

Dubun mai yi wa kananan yara fyade a Filato ta cika

An cafke mutumin da ya yi wa kananan yara fyade a Filato

Gobara ta hallaka mutum 3 ’yan gida daya a Kano

Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano ta ce mutane uku ’yan gida daya sun rasu bayan wata wuta ta tashi a unguwar Rijiyar Zaki dake Kano.

Sojoji sun hallaka ’yan ta’adda 28 a Yobe

Mayakan Boko Haram sun kwashi kashinsu a hannu bayan sun yi wa sojoji kwanton bauna