Kananan Labarai

Kananan Labarai

Masu garkuwa da likita a Adamawa na bukatar makudan kudade

’Yan bindigar sun sace likitan ne a a lokacin da yake tsaka da duba mara lafiya a asibiti.

Birtaniya ta cire Najeriya a jerin kasashe masu yada COVID-19

Gwamantin Birtaniya za ta janye takunkumin shiga kasarta da ta sanya wa baki daga kasashe 11.

’Yan sanda sun kashe ’yan bindiga 2 a Kaduna

’Yan sandan sun yi nasarar hallaka ’yan bindigar a wani karon-batta da suka yi.

An harbe matafiya 2, an sace wasu da dama tsakanin Kaduna da Zariya

Wurin da lamarin ya faru dai na da nisa kilomita 15 daga Zariya.

’Yan bindiga sun sace likita yana tsaka da aiki a asibitinsa a Adamawa

Wata majiya ta ce dududu harin bai wuce minti biyar ba.