Kananan Labarai

Kananan Labarai

Boko Haram ta hallaka mutum 13 a arewacin Kamaru

Akalla mutane 13 ne wani harin kunar bakin wake na kungiyar Boko Haram ya hallaka bayan fashewar wani bom a wani kauye dake Arewacin Kamaru.

Jami’ar Bayero ta haramta wa ma’aikatanta yawan tafiye-tafiye

Jami’ar Bayero ta haramtawa wasu daga ma’aikatanta yawan tafiye-tafiye, ta umarci wasu su zauna a gida

NDLEA ta fitar da sunayen sabbin ma’aikatan da za ta dauka

Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta ce ta fitar da sunayen wadanda suka sami nasarar samun guraben aiki da ita.

An gurfanar da masu shirya sharholiyar tsiraici a Kaduna

An gurfanar da masu ginin da aka shirya gudanar da sharholiyar tsiraici a Kaduna, bayan Gwamnatin Jihar ta rushe ginin. Mutum biyar din sun hada da ka

Sabon albashi: Za a fara biyan ma’aikatan Kananan Hukumomin Filato

Lalong ya ba da umarnin kammala shirye-shiryen biyan su cikin gaggawa