Kananan Labarai

Kananan Labarai

An ceoto mutum 77 daga masu garkuwa a Katsina

Ranar Juma’a za a mika mutanen da aka kubutar a Batsari da Jibia ga iyalansu

Boko Haram ta yi garkuwa da Hakimi a Yobe

Mayakan sun yi awon gaba da Hakimin Maganna bayan sun yi awa bakwai suna barna

‘’Yan sanda sun kashe min da akan cin hancin N100’

Wata mata da mijinta ya rasu, Misis Mfon Udoidiong ta zargi jami’an ’yan sanda da kashe mata danta shekaru hudu da suka gabata saboda N100.

‘Yan bindiga sun kashe mutum 4 a Kaduna

Jami’an tsaro sun yi nasarar ceto dukkanin matan da aka yi garkuwa da su.

Kotu ta dakatar da Ganduje daga yanke albashin ma’aikatan Kano

Ma’aikatan sun koka kan zaftare musu albashin Nuwamba da Disamba da gwamnatin jihar ta yi.