Kananan Labarai

Kananan Labarai

Zamfara: An cafke mahara a Fadar Sarkin Shinkafi

18 daga cikin mutanen da suka kai hari a gidan basaraken sun shiga hannu

Hatsarin mota ya yi ajalin wata mata tare da raunata wasu

An tabbatar da rasuwar matar bayan an kai ta asibitin koyarwa na Jami’ar OAU da ke Ile-Ife

Larry King: Fitaccen dan jarida na asibiti bayan kamuwa da COVID-19

Sama da makonsa guda a asibiti ba a bari ’ya’yansa su ziyarce shi.

Sai ranar 18 ga Janairu za a bude manyan makarantu

Gwamnatin Filato ta ce za ta bude makaratun gaba da sakandare a Jihar ranar 18 ga Janairun 2021, sabanin ranar da aka sanar da farko. Kwamishinan Ilim

Yadda rikicin ’yan kungiyar asiri ke lakume rayuka a Osogbo

Mutane sun koka kan yadda fadan ke jawo salwantar rayuka a jihar.