Kananan Labarai

Kananan Labarai

Boko Haram ta sace mata hudu a Adamawa

Boko Haram ta sace ‘yan mata uku da wata tsohuwa yayin da suke aiki a gona

An rantsar da mace ta farko alkalin alkalan jihar Nasarawa

Aisha Bashir Aliyu, ita ce mace ta farko da ta zama alkalin alkalan jihar.

Iyaye mata sun gudanar da zanga-zanga kan batan ‘ya’yansu a Kano

Gwamnatin Kano ta gaza yin komai akan lamarin tsawon shekaru da sace yaran.

Najeriya ta yi Allah-wadai da harbe dan kasarta a Ireland

Kungiyar dake rajin kare hakkin’yan Afrika a kasar Ireland, ta bukaci cikakken bayani game da kisan.

An sa ranar sake bude makarantu a Akwa Ibom

Kwamishinan yada labaran jihar ya ce tilas ne makarantun su ci gaba da bin matakan kariyar COVID-19.