Kananan Labarai

Kananan Labarai

’Yan bindiga na haurowa Najeriya daga Mali —Makinde

Gwamna Seyi Makinde na Jihar Oyo, ya bayyana cewa ’yan bindiga na ribatar kusancin da jiharsa ke da shi da wasu iyakokin Najeriya su ketaro cikin kasa

Buhari ya taya Manjo Janar Bajowa murnar cika shekaru 80

Shugaban kasa Muhamamdu Buhari da Janar Bajowa sun yi aiki tare a lokacin mulkin Soji.

An sace amarya da ango bayan mako daya da bikinsu a Katsina

An sace amaryar da angonta bayan mako daya da shagalin bikinsu.

Matasa sun banka wa ’yan fashi wuta a Ibadan

’Yan sanda na binkicen gano dalilin matasan na yin danyen hukuncin.

Mutum 23 sun rasu, 33 sun ji rauni a hatsarin tirela a Neja

Mutum 55 da shanu ne a cikin motar wadda direbanta da yaron motar suka tsere bayan hatsarin