Kananan Labarai

Kananan Labarai

’Yan fanshon Anambra za su shiga yajin cin abinci

Tsofaffin ma’aikatan gwamnati a jihar Anambra sun ce nan ba da jimawa ba za su tsunduma yajin cin abinci domin tilasta a biya su kudaden su

Shakatawa ce ta kai ni Amurka ba jinya ba — Gwamna Sule

Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa, ya musanta zargin da ake yi masa na cewa a yanzu haka ya fita neman magani ne a Kasar Amurka, yana mai jaddad

Bukukuwa: An haramta tayar da abubuwa masu kara a Nasarawa

Kwamishinan ‘yan sandan ya yi gargadi ga iyayen yara cewar, za a hukunta duk wanda ya karya dokar.

Harin Boko Haram: Zulum ya koma Borno a jirgin yaki

Gwamna Zulum ya katse tarukan da yake halarta a Abuja bayan harin Boko Haram a Hawul.

An nada Sanata Ahmad Lawan sarauta a kasar Ibo

An yi wa Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan nadin sarauta a kasar Ibo, inda ya yi kira ga jama’ar sassan Najeriya su zauna lafiya da junansu. An