Kananan Labarai

Kananan Labarai

An sace uwa da ’ya’yanta hudu a Kaduna —’Yan sanda

’Yan sanda a Jihar Kaduna sun tabbatar cewa ’yan bindiga sun yi garkuwa da wata uwa da ’ya’yanta hudu a Karamar Hukumar Chikun ta jihar. Masu garkuwa

‘Tashar lantarki ta Kashinbila za ta fara aiki a 2022’

Majiyarmu a tashar ta ce an kammala tashar har an yi gwaji kuma komai lafiya

An yi garkuwa da basarake a Kwara

An sace basaraken akan hanyarsa ta zuwa gona.

An cafke shugaban hukumar tabbatar da Ingancin kayayyaki na Kano

Ana zargin shugaban hukumar da karbar rashawa.

An kaddamar da rigakafin COVID-19 zagaye na 3 a Najeriya

An fara rigakafin COVID-19 zagaye na uku a Najeriya.